Addini

WATA SABUWA A KADUNA

Spread the love

Daga Kabiru Ado Muhd

Gwamnatin jihar Kaduna zata rushe wasu masallatai saboda rashin bin dokar hana sallar juma’a da gwamnatin ta kafa don Neman kariya daga yaduwar Annobar covid-19.

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i ne yabada wannan umarnin bayan limaman masallatan sun karya dokokin.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button