Ilimi
-
Dangote ya shawarci Najeriya da ta sauya daga tattalin arzikin da ya dogara da albarkatun kasa zuwa tattalin arziki na ilimi.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, kuma Babban Jami’in Kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya ba da shawarar…
Read More » -
Gwamnatin Tinubu ta kaddamar da kwamitin yaki da takardun makaranta na bogi
A ranar Talata ne gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu ta hannun ma’aikatar ilimi ta kaddamar da kwamitin yaki da ta’addancin…
Read More » -
Jami’ar Bayero Kano ta ƙaddamar da shirin bawa ɗalibai aikin da zata riƙa biyansu N15,000 kowane wata
Farfesa Sagir Adamu Abbas, mataimakin shugaban jami’ar Bayero ta Kano (BUK) ya bayyana cewa jami’ar ta aiwatar da shirin ba…
Read More » -
Tinubu ya amince da samar da motocin bas ga dalibai, ya kuma cire takunkumin da aka sanya wajen neman bashin dalibai
Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da samar da motocin bas ga daliban jami’o’i da…
Read More » -
Gwamnatin Kano Ta Bada Umarnin Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire Uku Nan Take
Gwamnatin jihar Kano ta bayar da umarnin dakatar da wasu shugabannin makarantun sakandire guda uku nan take saboda sun kasa…
Read More » -
Da dumi-dumi: Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin ba da lamuni na dalibai ya zama doka
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya cika alkawuran yakin neman zabe guda daya inda ya sanya hannu a kan kudirin…
Read More » -
Da Dumi Dumi: Yan Majalisun Najeriya sun amince da ƙudurin dokar da zata bawa Gwamnati damar bawa ɗalibai bashi domin suyi karatun gaba da Sakandare, wato “Students’ Loan, Access to Higher Education.
“Yan Majalisun Najeriya sun amince da ƙudurin dokar nan da zai bawa Gwamnati damar bawa ɗalibai bashi don suyi karatun…
Read More » -
Babu wata al’umma da za ta iya samun ci gaba cikin sauri idan ba tare da ingantaccen tsarin jami’a ba – Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa babu wata kasa da za ta iya samun ci gaba cikin sauri ba…
Read More » -
An sami saɓani tsakanin malaman falaki da kuma cibiyoyin ilmin taurari na Larabawa da na musulmi dangane da ranar Sallah ta bana
Mabambantan ra’ayi na masana falaki a ranar farko ta Idin Al-Fitr ya dogara da abubuwa da dama. RIYADH — An…
Read More » -
Kungiyar malaman jami’o’i ta ASUU ta bayyana yajin aikin da a jihar Taraba
Kungiyar ta dage cewa dalilin da ya sa suka dauki matakin ya rataya ne a kan gazawar gwamnati wajen biyan…
Read More »