Labarai

Gwamna masari ya rungumi Allah…

Spread the love

Gwamna Aminu Bello Masari ya Halarci wurin Taron Karatun Alqur’ani da Addu’a Domin Samun sauki da Mafita akan Yan Ta’adda da Covid19. Gwamna ya Yabama Malaman da suka shirya Wannan Taron Addu’ar ya kumayi masu Godiya Amadadin Al’ummar Jahar Katsina.

Allah ya kawo Mana zaman lafiya a Jahar Katsina da kasa Baki daya Ameen.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Check Also
Close
Back to top button